Ana Bukatar Fiye Da Matakin Soja Wajen Samar Da Tsaro A Najeriya
washington dc — Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya jaddada cewa daukar matakin soja kadai ba zai samar da tsaro a Najeriya ba. A cewarsa, matakin soja bai…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
washington dc — Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya jaddada cewa daukar matakin soja kadai ba zai samar da tsaro a Najeriya ba. A cewarsa, matakin soja bai…
Washington, DC — Jekadan Amurka a Najeriya Mr. Richard M. Mills ne ya bayyana haka a wata ziyara da ya kai jihar Sokoro. Ya kuma bayyana cewa, yana tattaunawa da…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya -Talata 03/12/2024
Abuja, Nigeria — Majalisar Wakilai ta ba Babban Bankin Najeriya umurnin dakatarda sallaman ma’aikatan bankin 1,000 daya da ya yi niyya yi, domin ta Kafa Kwamiti na Musamman da zai…
Asalin hoton, Reuters ‘Yar takarar jam’iyya mai mulki a Namibia, Swapo, Netumbo Nandi-Ndaitwah, ta zama mace ta farko da aka zaɓa shugabar ƙasar a zaɓen makon da ya gabata wanda…
washington dc — Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, na daf da fara aikin gina layin jirgin kasan da zai karade birnin Maiduguri da kewayensa. Wannan aiki shine irinsa na farko…
washington dc — A yau Talata Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci ma’aikatar shari’ar kasar ta yi aiki da majalisar dokoki domin gyara ababen da ke janyo ce-ce-ku-ce a…
washington dc — Majalisar Dattawan Najeriya ta zartar da dokar matsakaicin kasafin kudi da ta dabarun sarrafa kudi domin aiwatarwar gwamnatin tarayyar kasar. Zartar da dokar ya biyo bayan gabatar…
Asalin hoton, AFP 2 Disamba 2024, 04:07 GMT Gwamnati soja ta Janar Tchiani a Nijar na cigaba da shan suka kan wata doka da ta kafa da ke kwace izinin…
Accra, Ghana — A bangaren tattalin arziki, Dokta Bawumia ya ce Ghana na bukatar a ginata ta hanyar ‘tattalin arzikin Dijital’, shi kuma Dokta Mahama ya ce Ghana na bukatar…