Kasafin Kudi na 2025 Zai Kawo Ragewar Farashi Har Kashi 15
Washington DC — Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya bayyana cewa kasafin kudin kasar na 2025 ya yi hasashen raguwar hauhawar farashin kaya daga kaso 34.6% da take a yanzu zuwa…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Sami labaran tattalin arziki na ƙarshe daga Nijar da Afirka. Bincika rahotanni, nazari, da canje-canje a harkokin kasuwanci, kamfanoni, da kasuwannin kudi a yankin
Washington DC — Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya bayyana cewa kasafin kudin kasar na 2025 ya yi hasashen raguwar hauhawar farashin kaya daga kaso 34.6% da take a yanzu zuwa…
Washington DC — Tsaro, raya kasa, lafiya da ilimi ne fannonin da suka samu kaso mafi tsoka a kasafin kudin Naira tiriliyan 47.9 da Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gabatarwa…
Abuja, Nigeria — Shaidun gani da ido da dama sun tabbatar da cewa, Kamfanin NNPCL ya rage Naira 20 kan kowacce litar mai a sassa daban-daban na birnin tarayya Abuja.…
washington dc — Jiya laraba a birnin Abuja, shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewar har yanzu muradai da walwalar al’ummomin Mali da Nijar da Burkina Faso ne abubuwan da…
ABUJA, NIGERIA — Sai dai masana tattalin arziki na ganin yawaitar karbar rancen kudade da gwamnatin kasar ke yi, ka iya jefa tattalin arzikin kasar cikin wani karin mawuyacin hali.…
Zamfara, Nigeria — Lamarin dai na da nasaba da cin zarafin bil’adama da ake yi, musamman ga mata da kananan yara, yayin da al’amuran kalubalen tsaro ke kara ta’azzara a…
Tsawon mako 2 kenan da kudin Naira ke samun tagomashi a kasuwar musayar kudade a kasar, inda ake musayar kudin akan kasa da Naira 1,570 a kowacce dalar Amurka, maimakon…
Abuja, Nigeria — ‘Yan kasar Ghana da ke zaune a wadansu kasashe sun bayyana gamsuwa da sakamakon zabe Shugaban kasa da aka gudanar da ya a tsohon Shugaban kasa John…
WASHINGTON DC — A Ranar Lahadi dantakarar jam’iyar New Patriotic Party mai mulki a Ghana, mataimakin shugaban kasa Mahamudu Bawumia ya amince da shan kaye a zaben shugaban kasar, bayan…
washington dc — Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya jaddada cewa daukar matakin soja kadai ba zai samar da tsaro a Najeriya ba. A cewarsa, matakin soja bai…