Trump, Harris Sun Kara Kaimi Wajen Caccakar Juna
Washington D.C. — ‘Yar takarar shugabancin kasa karkashin jam’iyyar Democrat, Kamala Harris, ta yi gargadin cewa Donald Trump na jam’iyyar Republican zai nemi “kirkirar dokar” da za ta haifar da…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Sami labaran tattalin arziki na ƙarshe daga Nijar da Afirka. Bincika rahotanni, nazari, da canje-canje a harkokin kasuwanci, kamfanoni, da kasuwannin kudi a yankin
Washington D.C. — ‘Yar takarar shugabancin kasa karkashin jam’iyyar Democrat, Kamala Harris, ta yi gargadin cewa Donald Trump na jam’iyyar Republican zai nemi “kirkirar dokar” da za ta haifar da…
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta baiwa ‘yan Najeriya tabbacin cewa bayan wuya dadi na zuwa yayin da take bijiro da manufofi da nufin sake farfado da tattalin arzikin…
WASHINGTON DC — A ranar Asabar Gwamnatin Vietnam tace, sun amince ita da China su karfafa hadin guiwa domin bunkasa sha’anin tsaro da kare kansu, duk kuwa da lokacin da…
WASHINGTON DC — A ranar juma’a iyalan pasinjojin da suka gamu da ajalin su a hadduran jirgin saman Boeing 737 Max biyu, suka halarci zaman babban kotun kasa dake Texas,…
WASHINGTON DC — A ranar Juma’a aka bukaci gwamnatin Birtaniya da ta dago batun babban dakaren kafar yada labaran nan mai rajin democradiyya da aka daure, Jimmy Lai, ga China,…
Washington D.C. — Kungiyar Kwadago ta NLC a Najeriya ta yi kira ga hukumomin Najeriya da su “gaggauta” janye karin farashin litar mai da aka yi kasar. A ranar Laraba…
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta fidda sabon gargdi game da yiyuwar samun ambaliyar ruwa a kasar. Sanarwar da babban daraktan hukumar kula da koguna ta Najeriya (NIHSA), Umar…
Abuja, Nigeria — The government of the country has stated that the removal of VAT on gas, diesel and CNG will ease the problems in the country. Mr. Wale Edun,…
washington dc — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bar Abuja zuwa Burtaniya a yau Laraba domin fara hutun makonni 2 a wani bangare na hutunsa na shekara. Sanarwar da mataimakinsa…
Washington dc — A jiya Talata, jam’iyyar pdp ta bayyana cewar jawabin shugaban Najeriya Bola Tinubu na bikin samun ‘yancin kan Najeriya karo na 64 ya sake tabbatar da “halin…