Ranar Hausa: Ƙalubalen da harshen Hausa ke fuskanta a shafukan sada zumunta
Asalin hoton, Getty Images Bayani kan maƙala Marubuci, Abdullahi Bello Diginza Sanya sunan wanda ya rubuta labari, BBC News Abuja Twitter, @abdulahidiginza Aiko rahoto daga Abuja 26 Agusta 2024 Harshen…
Ranar Hausa: Daga ina Hausawa suka samo asali?
Asalin hoton, Getty Images Bayani kan maƙala Marubuci, Isiyaku Muhammed Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Digital Journalist 26 Agusta 2024 Hausawa mutane ne da suka yaɗu a wurare da…
Ambaliya a Nijar: ‘Ɗan’uwana ya mutu ya bar marayu 12 da mata biyu’
Asalin hoton, Capture d’écran de la télévision publique nigérienne. Bayanan hoto, Yadda aka yi janazar wasu daga cikin waɗanda suka rasu a ambaliyar Kori da ke Garin Alia Bayani kan…
Mun roƙi Nijar ta haɗa kai da Najeriya domin yaƙar ta’addanci – Christopher Musa
29 Agusta 2024 Rundunar sojin Najeriya ta ce gwamnatin sojin Nijar ta amince su yi aiki tare domin yaƙi da matsalolin tsaron da suka addabi kasashen biyu. Babban hafsan tsaron…
Juyin mulki: Shugabannin Afirka da aka hamɓarar tun daga 1950
30 Agusta 2024 An cika shekara ɗaya bayan da sojoji suka tuntsurar da gwamnati a ƙasar Gabon a ranar 30 ga watan Agustan 2023. Juyin mulkin da aka yi wa…
Lille Ta Lashe Wasanta Da Real Madrid
Washington D.C. — Kungiyar Lille ta Faransa ta doke Real Madrid da ci 1-0 a gasar Zakarun Turai ta UEFA. Duk da Kylian Mbappé ya fito daga benci ya shiga…
An Janye Jan Katin Da Aka Baiwa Kyaftin Din Manchester United
washington dc — Kyaftin din kungiyar kwallon kafar Manchester United Bruno Fernandez ya tsallake hukuncin dakatarwa daga buga wasanni 3 da aka yi masa a wasan da Tottenham ta lallasa…
FIFA Ta Dakatar Da Shugaban FECAFOOT Samuel Eto’o Tsawon Watanni 6
washington dc — Hukumar kwallon kafa ta duniya (FIFA) ta haramtawa Samuel Eto’o shiga harkokin wasanni tsawon watanni 6 saboda wasu halaye daya nuna yayin gasar kwallon kafar mata ‘yan…
Shugaba Tinubu Ya Tafi Burtaniya Hutu
washington dc — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bar Abuja zuwa Burtaniya a yau Laraba domin fara hutun makonni 2 a wani bangare na hutunsa na shekara. Sanarwar da mataimakinsa…
Jawabin Tinubu Bai Yi La’akari Da Halin Da Al’umma Ke Ciki Ba
Washington dc — A jiya Talata, jam’iyyar pdp ta bayyana cewar jawabin shugaban Najeriya Bola Tinubu na bikin samun ‘yancin kan Najeriya karo na 64 ya sake tabbatar da “halin…