Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya – Laraba, 04-12-2024
Asalin hoton, Reuters ‘Yar takarar jam’iyya mai mulki a Namibia, Swapo, Netumbo Nandi-Ndaitwah, ta zama mace ta farko da aka zaɓa shugabar ƙasar a zaɓen makon da ya gabata wanda…
Zulum Ya Kaddamar Da Aikin Jirgin Kasan Cikin Birni A Borno
washington dc — Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, na daf da fara aikin gina layin jirgin kasan da zai karade birnin Maiduguri da kewayensa. Wannan aiki shine irinsa na farko…
Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Shari’a Da Majalisar Dokoki Su Yi Aiki Tare Kan Dokar Haraji
washington dc — A yau Talata Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci ma’aikatar shari’ar kasar ta yi aiki da majalisar dokoki domin gyara ababen da ke janyo ce-ce-ku-ce a…
Majalisar Dattawa Ta Zartar Da Dokar Karamin Kasafin Kudi, Za Ta Binciki NNPCL Kan Rike N8.4trn
washington dc — Majalisar Dattawan Najeriya ta zartar da dokar matsakaicin kasafin kudi da ta dabarun sarrafa kudi domin aiwatarwar gwamnatin tarayyar kasar. Zartar da dokar ya biyo bayan gabatar…
Abin da ya sa dokar ƙwace izinin ɗan ƙasa ke tayar da ƙura a Nijar
Asalin hoton, AFP 2 Disamba 2024, 04:07 GMT Gwamnati soja ta Janar Tchiani a Nijar na cigaba da shan suka kan wata doka da ta kafa da ke kwace izinin…
Manufofin ‘Yan Takarar Shugaban Kasa Na Ghana Ta Fannin Tattalin Arziki
Accra, Ghana — A bangaren tattalin arziki, Dokta Bawumia ya ce Ghana na bukatar a ginata ta hanyar ‘tattalin arzikin Dijital’, shi kuma Dokta Mahama ya ce Ghana na bukatar…
An Nada Lampard A Matsayin Sabon Kocin Coventry City
washington dc — An nada tsohon dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafar Chelsea da kasar Ingila Frank Lampard ya zamo kociyan Coventry a bisa yarjejeniyar shekaru 2 da rabi,…
Macron Ya Marabci Ziyarar Aikin Da Tinubu Ke Yi A Faransa
washington dc — A yau Alhamis, shugaban Najeriya Bola Tinubu ya fara gudanar da ziyarar kwanaki 2 a kasar Faransa, inda dukkanin kasashen 2 ke neman karin alakar tattalin arziki…
Tawagar Gwamnatin Jamus Ta Kammala Ziyarar Aikin Kwana Biyu A Nijar
AGADEZ, NIGER — Muhinman batutuwa aka tattauna tsakanin tawagar manyan jami’an gwamnatin na kasar Jamus karkashin jagorancin jakadan kasar a Nijar Dr. Schnakenberg Olivier da kuma mahukuntan jihar Agadas a…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 27/11/2024
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello tare da wasu mutane biyu da Hukumar EFCC ta gurfanar a gaban kotu a yau Laraba sun musanta zarge-zargen rashawa na Naira biliyan 80…