Rufe Bodar Najeriya Da Benin, Yankin Babanna Na Cikin Tsaka Mai Wuya
Minna, Nigeria — Tun a lokacin tsohuwar gwamnatin Shugaba Buhari ne dai aka rufe wannan boda sakamakon matakin da gwamnatin Buharin ta dauka na rufe iyakokin kasar ta kasa a…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Minna, Nigeria — Tun a lokacin tsohuwar gwamnatin Shugaba Buhari ne dai aka rufe wannan boda sakamakon matakin da gwamnatin Buharin ta dauka na rufe iyakokin kasar ta kasa a…
WASHINGTON, D. C. — Bayan fashewar madatsar ruwan da aka samu a watan Satumbar da ya gabata, da ambaliyar da ta mamaye babban birnin jihar, Maiduguri da gonakin da ke…
Abuja Najeriya — Yanzu haka an yiwa kudurin dokar karatu na farko a Majalisar kasa, amma daga dukkan alamu cece-kucen da ya taso kan matakin da mataimakin shugaban kasa Kashim…
Wani rahoto da ofishin kula da basussuka da kuma rance a Najeriya DMO, ta fitar, ta ce bashin da ake bin kasar a karshen watan Yunin shekarar 2024, ya haura…
WASHINGTON, D. C. — ‘Yan sanda sun tsare mutumin mai shekaru 62 a cibiyar motsa jikin dake birnin Zhuhai na kudancin China sakamakon take mutanen da yayi a jiya Litinin,…
Asalin hoton, Getty Images 12 Nuwamba 2024, 04:24 GMT Shakka babu akwai yankunan da ke iyakoki tsakanin Najeriya da makwabciyarta Nijar da masu riƙe da makamai ke shige da fice…
Washington, DC — Wannan dai na daga cikin muradun samar da bishiyoyi don cin ribar samun kudin shiga da kuma yaki da dumamar yanayi.Hukumar, wadda ke aiki a jihohi 11…
Asalin hoton, Getty Images 6 Nuwamba 2024 Hukumomi da jama’a a jihar Sokoto da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya na nuna damuwa kan ɓullar wata ƙungiyar masu iƙirarin jihadi…
washington dc — Kociyan riko na tawagar kwallon kafar Najeriya “Super Eagles”, Augustine Eguavoen, ya gayyaci ‘yan wasa 23 domin fafatawar neman gurbin shiga gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON)…
washington dc — Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya baiwa masu zanga-zangar adawa da rashin shugabanci nagari da aka saki kyautar Naira dubu 100 da wayoyin hannu kowannesu. Gwamna…