Shugaban Najeriya Bola Tinubu Ya Taya Trump Murnar Sake Zabensa
Washington ,DcC — A cikin wata sanarwa da ke dauke da sa hannun mai ba Shugaba Tinubu shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Bayo Ona¬nuga, Tinubu ya bayyana cewa,…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Sami labaran tattalin arziki na ƙarshe daga Nijar da Afirka. Bincika rahotanni, nazari, da canje-canje a harkokin kasuwanci, kamfanoni, da kasuwannin kudi a yankin
Washington ,DcC — A cikin wata sanarwa da ke dauke da sa hannun mai ba Shugaba Tinubu shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Bayo Ona¬nuga, Tinubu ya bayyana cewa,…
WASHINGTON DC — An sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a matsayin shugaban kasar Amurka a zaben 2024, wanda ya yi nasara a kan mataimakiyar shugaban kasa, Kamala Harris.…
Washington dc — Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fayyace yadda zai aiwatar da janye tallafin man fetur da kawo sauye-sauye a kasuwar musayar kudaden kasar. A ranar da…
ACCRA, GHANA — Sakamakon wannan zaben, kasancewar Amurka babbar abokiyar kawance ce ga Ghana ta fannoni daban-daban da suka hada da kasuwanci, zuba hannun jari, da tsaro zai yi tasiri…
Washington D.C. — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci Babar Antoni Janar ta kasar da ta yi duk mai yiwuwa domin tabbatar da sakin yaran da ‘yan sanda suka tsare…
WASHINGTON DC — Jihar Georgia ta rika nuna alamun sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a farko farkon yakin neman zaben shugabancin Amurka a shekarar 2024, lokacin da shugaba…
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana aniyarta ta yin amfani da fasahar kirkirarriyar basira wajen bunkasa tattalin arzikin kasar. Ministan Harkokin Sadarwa da Kirkire-Kirkire da Tattalin Arzikin Zamani,…
ABUJA, NIGERIA — Gwamnatin Najeriya ta bada wa’adin watanni 9 ga mutanen dake boye daloli ba a cikin tsarin banki ba. A jawabinsa ga manema labarai a jiya Alhamis bayan…
Washington — Majalisar Wakilain Najeriya ta umarci kwamitinta kan harkokin wutar lantarki da ya binciki yawan matsalar katsewar tushen wutar lantarki na kasa sannan ya gabatar da rahoto cikin makonni…
Washington DC — Jita-jita game da mutuwar shugaban kasar Paul Biya mai shekaru 91 da haifuwa, ta kaure bayan ya bace a idon jama’a sama da wata guda bayan wata…