Kudurin Dokar Sake Fasalin Haraji Ya Janyo Cece-Kuce A Najeriya
Abuja Najeriya — Yanzu haka an yiwa kudurin dokar karatu na farko a Majalisar kasa, amma daga dukkan alamu cece-kucen da ya taso kan matakin da mataimakin shugaban kasa Kashim…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Sami labaran tattalin arziki na ƙarshe daga Nijar da Afirka. Bincika rahotanni, nazari, da canje-canje a harkokin kasuwanci, kamfanoni, da kasuwannin kudi a yankin
Abuja Najeriya — Yanzu haka an yiwa kudurin dokar karatu na farko a Majalisar kasa, amma daga dukkan alamu cece-kucen da ya taso kan matakin da mataimakin shugaban kasa Kashim…
Wani rahoto da ofishin kula da basussuka da kuma rance a Najeriya DMO, ta fitar, ta ce bashin da ake bin kasar a karshen watan Yunin shekarar 2024, ya haura…
Washington, DC — Wannan dai na daga cikin muradun samar da bishiyoyi don cin ribar samun kudin shiga da kuma yaki da dumamar yanayi.Hukumar, wadda ke aiki a jihohi 11…
washington dc — Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya baiwa masu zanga-zangar adawa da rashin shugabanci nagari da aka saki kyautar Naira dubu 100 da wayoyin hannu kowannesu. Gwamna…
Washington ,DcC — A cikin wata sanarwa da ke dauke da sa hannun mai ba Shugaba Tinubu shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Bayo Ona¬nuga, Tinubu ya bayyana cewa,…
WASHINGTON DC — An sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a matsayin shugaban kasar Amurka a zaben 2024, wanda ya yi nasara a kan mataimakiyar shugaban kasa, Kamala Harris.…
Washington dc — Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fayyace yadda zai aiwatar da janye tallafin man fetur da kawo sauye-sauye a kasuwar musayar kudaden kasar. A ranar da…
ACCRA, GHANA — Sakamakon wannan zaben, kasancewar Amurka babbar abokiyar kawance ce ga Ghana ta fannoni daban-daban da suka hada da kasuwanci, zuba hannun jari, da tsaro zai yi tasiri…
Washington D.C. — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci Babar Antoni Janar ta kasar da ta yi duk mai yiwuwa domin tabbatar da sakin yaran da ‘yan sanda suka tsare…
WASHINGTON DC — Jihar Georgia ta rika nuna alamun sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a farko farkon yakin neman zaben shugabancin Amurka a shekarar 2024, lokacin da shugaba…