Rufe Bodar Najeriya Da Benin, Yankin Babanna Na Cikin Tsaka Mai Wuya
Minna, Nigeria — Tun a lokacin tsohuwar gwamnatin Shugaba Buhari ne dai aka rufe wannan boda sakamakon matakin da gwamnatin Buharin ta dauka na rufe iyakokin kasar ta kasa a…
Miliyoyin ‘Yan Najeriya Na Fama Da Yunwa Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Kara Wahalhalu
WASHINGTON, D. C. — Bayan fashewar madatsar ruwan da aka samu a watan Satumbar da ya gabata, da ambaliyar da ta mamaye babban birnin jihar, Maiduguri da gonakin da ke…
Kudurin Dokar Sake Fasalin Haraji Ya Janyo Cece-Kuce A Najeriya
Abuja Najeriya — Yanzu haka an yiwa kudurin dokar karatu na farko a Majalisar kasa, amma daga dukkan alamu cece-kucen da ya taso kan matakin da mataimakin shugaban kasa Kashim…
Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 42.9-DMO
Wani rahoto da ofishin kula da basussuka da kuma rance a Najeriya DMO, ta fitar, ta ce bashin da ake bin kasar a karshen watan Yunin shekarar 2024, ya haura…
Wani Direba Ya Kashe Mutane 35 Bayan Ya Afkawa Taron Jama’a A Cibiyar Wasanni A Kudancin China
WASHINGTON, D. C. — ‘Yan sanda sun tsare mutumin mai shekaru 62 a cibiyar motsa jikin dake birnin Zhuhai na kudancin China sakamakon take mutanen da yayi a jiya Litinin,…
Shin rashin tsaro a iyakoki ne ke ƙara ta’azzara ta’addanci a Najeriya?
Asalin hoton, Getty Images 12 Nuwamba 2024, 04:24 GMT Shakka babu akwai yankunan da ke iyakoki tsakanin Najeriya da makwabciyarta Nijar da masu riƙe da makamai ke shige da fice…
Gwamnatin Najeriya Za Ta Raba Irin Dabino Mai Fitowa Sau Biyu A Shekara
Washington, DC — Wannan dai na daga cikin muradun samar da bishiyoyi don cin ribar samun kudin shiga da kuma yaki da dumamar yanayi.Hukumar, wadda ke aiki a jihohi 11…
Su wane ne Lakurawa masu iƙirarin jihadi da ke barazana ga tsaron jihar Sokoto?
Asalin hoton, Getty Images 6 Nuwamba 2024 Hukumomi da jama’a a jihar Sokoto da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya na nuna damuwa kan ɓullar wata ƙungiyar masu iƙirarin jihadi…
Eguavoen Ya Gayyaci ‘Yan Wasa 23 Domin Fafatawar Benin Da Rwanda
washington dc — Kociyan riko na tawagar kwallon kafar Najeriya “Super Eagles”, Augustine Eguavoen, ya gayyaci ‘yan wasa 23 domin fafatawar neman gurbin shiga gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON)…
Gwamnatin Kaduna Ta Baiwa Masu Zanga-Zangar Da Aka Saki Kyautar N100, 000 Da Wayoyin Hannu
washington dc — Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya baiwa masu zanga-zangar adawa da rashin shugabanci nagari da aka saki kyautar Naira dubu 100 da wayoyin hannu kowannesu. Gwamna…