Manufofi Da Trump Ya Yi Alkawarin Aiwatarwa
A lokacin yakin neman zaben shi, Donald Trump ya yi alkawarin aiwatar da manyan abubuwa da suka hada da tsaron kan iyaka da karfafa tattalin arziki. Alkawuran na sa dai…
Akwai Bukatar Karatun Ta Natsu Kan Hanyar Shawo Kan Matsalar Wutar Lantarki-Masana
Abuja, Nigeria — Minista Adebayo Adelabu ya ce gwamnatin tarayya ta dukufa wajen ganin an kawo sauyi a fanin samar da wutar lantarki da zai haifar da habbaka tattalin arziki…
Kamfanoni A Najeriya Na Fuskantar Barazanar Durkushewa
Abuja, Nigeria — Kungiyar ta koka bisa yadda kudin gudanarwar kamfanonin kasar ya karu da kaso 357.57, sai kuma koma-baya na kaso 1.66 a cinikin kayan da suke sarrafawa. Kungiyar…
MANUNIYA: Sabuwar Dokar Haraji Ta Shugaba Tinubu, Nuwamba 15, 2024
Kaduna, Nigeria — Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali akan maganar sabuwar dokar haraji ta shugaban kasa Tunibu da kuma matsalar tsaro da tattalin arziki a Najeriya. Saurari…
Rufe Bodar Najeriya Da Benin, Yankin Babanna Na Cikin Tsaka Mai Wuya
Minna, Nigeria — Tun a lokacin tsohuwar gwamnatin Shugaba Buhari ne dai aka rufe wannan boda sakamakon matakin da gwamnatin Buharin ta dauka na rufe iyakokin kasar ta kasa a…
Miliyoyin ‘Yan Najeriya Na Fama Da Yunwa Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Kara Wahalhalu
WASHINGTON, D. C. — Bayan fashewar madatsar ruwan da aka samu a watan Satumbar da ya gabata, da ambaliyar da ta mamaye babban birnin jihar, Maiduguri da gonakin da ke…
Kudurin Dokar Sake Fasalin Haraji Ya Janyo Cece-Kuce A Najeriya
Abuja Najeriya — Yanzu haka an yiwa kudurin dokar karatu na farko a Majalisar kasa, amma daga dukkan alamu cece-kucen da ya taso kan matakin da mataimakin shugaban kasa Kashim…
Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 42.9-DMO
Wani rahoto da ofishin kula da basussuka da kuma rance a Najeriya DMO, ta fitar, ta ce bashin da ake bin kasar a karshen watan Yunin shekarar 2024, ya haura…
Wani Direba Ya Kashe Mutane 35 Bayan Ya Afkawa Taron Jama’a A Cibiyar Wasanni A Kudancin China
WASHINGTON, D. C. — ‘Yan sanda sun tsare mutumin mai shekaru 62 a cibiyar motsa jikin dake birnin Zhuhai na kudancin China sakamakon take mutanen da yayi a jiya Litinin,…
Shin rashin tsaro a iyakoki ne ke ƙara ta’azzara ta’addanci a Najeriya?
Asalin hoton, Getty Images 12 Nuwamba 2024, 04:24 GMT Shakka babu akwai yankunan da ke iyakoki tsakanin Najeriya da makwabciyarta Nijar da masu riƙe da makamai ke shige da fice…