Wani Direba Ya Kashe Mutane 35 Bayan Ya Afkawa Taron Jama’a A Cibiyar Wasanni A Kudancin China
WASHINGTON, D. C. — ‘Yan sanda sun tsare mutumin mai shekaru 62 a cibiyar motsa jikin dake birnin Zhuhai na kudancin China sakamakon take mutanen da yayi a jiya Litinin,…
Shin rashin tsaro a iyakoki ne ke ƙara ta’azzara ta’addanci a Najeriya?
Asalin hoton, Getty Images 12 Nuwamba 2024, 04:24 GMT Shakka babu akwai yankunan da ke iyakoki tsakanin Najeriya da makwabciyarta Nijar da masu riƙe da makamai ke shige da fice…
Gwamnatin Najeriya Za Ta Raba Irin Dabino Mai Fitowa Sau Biyu A Shekara
Washington, DC — Wannan dai na daga cikin muradun samar da bishiyoyi don cin ribar samun kudin shiga da kuma yaki da dumamar yanayi.Hukumar, wadda ke aiki a jihohi 11…
Su wane ne Lakurawa masu iƙirarin jihadi da ke barazana ga tsaron jihar Sokoto?
Asalin hoton, Getty Images 6 Nuwamba 2024 Hukumomi da jama’a a jihar Sokoto da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya na nuna damuwa kan ɓullar wata ƙungiyar masu iƙirarin jihadi…
Eguavoen Ya Gayyaci ‘Yan Wasa 23 Domin Fafatawar Benin Da Rwanda
washington dc — Kociyan riko na tawagar kwallon kafar Najeriya “Super Eagles”, Augustine Eguavoen, ya gayyaci ‘yan wasa 23 domin fafatawar neman gurbin shiga gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON)…
Gwamnatin Kaduna Ta Baiwa Masu Zanga-Zangar Da Aka Saki Kyautar N100, 000 Da Wayoyin Hannu
washington dc — Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya baiwa masu zanga-zangar adawa da rashin shugabanci nagari da aka saki kyautar Naira dubu 100 da wayoyin hannu kowannesu. Gwamna…
Shugaban Najeriya Bola Tinubu Ya Taya Trump Murnar Sake Zabensa
Washington ,DcC — A cikin wata sanarwa da ke dauke da sa hannun mai ba Shugaba Tinubu shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Bayo Ona¬nuga, Tinubu ya bayyana cewa,…
Donald Trump Ya Lashe Zaben Shugaban Amurka Na 2024
WASHINGTON DC — An sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a matsayin shugaban kasar Amurka a zaben 2024, wanda ya yi nasara a kan mataimakiyar shugaban kasa, Kamala Harris.…
Zaben Moldova da Tasirin Moscow
Zaben Moldova: Zabi Mai zaman kansa duk da tasirin Moscow A ranar Lahadi, 3 ga watan Nuwamba, an gudanar da zagaye na biyu na zaɓen shugaban ƙasa a Moldova, inda…
Atiku Da Fadar Shugaban Najeriya Na Musayar Yawu Kan Janye Tallafin Mai Da Kasuwar Musayar Kudade
Washington dc — Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fayyace yadda zai aiwatar da janye tallafin man fetur da kawo sauye-sauye a kasuwar musayar kudaden kasar. A ranar da…