An Kammala Bukin Makon Hakar Ma’adinai Ta Najeriya
Washington, DC — Najeriya ta kammala wani taro na kwanaki uku domin bikin makon ma’adinai na kasa. Mahukunta a yammacin Afirka na neman fadada zuba jari a masana’antar hakar ma’adinai…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya – Litinin 18/11/2024
Asalin hoton, Reuters Sir Keir Starmer ya gana da shugaba Xi Jinping a taron kasashe 20 masu ƙarfin tattalin arziki na G20, inda ya jaddada muhimmancin “dangantakar Birtaniya da China”…
Darajar Kudin China ‘Yuan’ Na Faduwa Tun Zaben Trump A Amurka
Washington DC — “Raguwar darajar kudin Yuan yana nuna mummunan tsammanin duniya game da dangantakar China da Amurka, bayan nasarar da Donald Trump ya samu a baya-bayan nan, da kuma…
An Kawo Karshen Taron G20 Da Tattauna Batutuwan Kasashen Kudancin Duniya
Washington DC — Baki daya ana daukar kudancin duniya a matsayin kasashe masu tasowa, ciki har da Rasha da kuma China. Shugaban kasar Brazil Luiz Inacio Lula da Silva, mai…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 21/11/2024
Asalin hoton, Abdirahman Aleeli/AP Ɗantakarar shugaban ƙasa na jam’iyyar hamayya a yankin Somaliland da ya ayyana cin gashin-kansa daga Somalia, Abdirahman Mohamed Abdillahi (Irro) ya kayar da shugaban ƙasar mai-ci,…
Taron G-20 Na Tattaunawa Kan Yake-Yake Da Sauyin Yanayi Da Dawowar Trump
Washington dc — Shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula Da Silva, zai yi amfani da damarsa ta mai masaukin baki ya tallata batutuwan dake ransa, da suka kunshi yaki da…
Rasha na amfani da makaman sinadarai da aka haramta: Bayyanar mummunan laifi
Hoton da aka ɗauka daga rahoton bidiyo na wakilin Russia Today, wanda ya nuna yadda sojojin Rasha ke amfani da makaman sinadarai da aka jefa ta jiragen sama don kai…
Kudin Shigar Gwamnatin Najeriya Ya Karu Da Kaso 76% Zuwa N12.5trn
washington dc — Karuwar haraji da kudaden shiga daga cinikin danyen man fetur da gwamnatin tarayyar Najeriya ta samu sun bunkasa abinda ke shiga lalitarta da kaso 76 cikin 100,…
Najeriya Da Indiya Sun Karfafa Alakar Dake Tsakaninsu
washington dc — Najeriya da kasar Indiya sun jaddada aniyar gina kwakkwarar alaka, inda suka sha alwashin karfafa dangantaka a muhimman fannoni irinsu bunkasa tattalin arziki da tsaro da kiwon…
Tinubu Zai Halarci Taron Shugabannin Kungiyar G-20 A Brazil
washington dc — A yau Lahadi Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai bar Abuja zuwa birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil, domin halartar karo na 19 na taron kolin shugabannin…