Donald Trump Da Kamala Harris Na Bukatar Kara Zage Damze Domin Samun Nasara A Jihar Georgia A Zaben 2024
WASHINGTON DC — Jihar Georgia ta rika nuna alamun sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a farko farkon yakin neman zaben shugabancin Amurka a shekarar 2024, lokacin da shugaba…
Nigeria Ta Samo Tallafin N2.8bn Daga Google Domin Bunkasa Tattalin Arzikinta
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana aniyarta ta yin amfani da fasahar kirkirarriyar basira wajen bunkasa tattalin arzikin kasar. Ministan Harkokin Sadarwa da Kirkire-Kirkire da Tattalin Arzikin Zamani,…
Manchester United Ta Nada Ruben Amorim A Matsayin Sabon Kocinta
Washington, DC — Tsohon dan wasan United Ruud van Nistelrooy, wanda ya karbi ragamar aiki na wucin gadi bayan an kori Erik Ten Hag a ranar Litinin, zai ci gaba…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya. 31/10/2024
Asalin hoton, Getty Images Bayanai na cewa ana can cikin damuwa, dangane da batun wasu manoma 21 da ‘yan bindiga suka sace a garin Bena na yankin ƙaramar hukumar Danko-Wasagu…
Gwamnatin Najeriya Ta Baiwa Masu Boye Dalar Amurka Wa’adin Watanni 9
ABUJA, NIGERIA — Gwamnatin Najeriya ta bada wa’adin watanni 9 ga mutanen dake boye daloli ba a cikin tsarin banki ba. A jawabinsa ga manema labarai a jiya Alhamis bayan…
Me ya sa gwamnatin sojin Nijar ta tilasta wa masu yi wa ƙasa hidima yin horon soji?
Asalin hoton, FB/PRESIDENCE DE LAPERUBLIQUE DU NIGER 29 Oktoba 2024 Gwamnatin mulkin sojin jamhuriyar Nijar, ƙarƙashin jagoranci Abdourrahmane Tchiani ta yi garambawul ga dokar tsarin aikin yi wa ƙasa hidima.…
Manchester United Ta Kori Erik Ten Haag
cc Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta kori kocinta Erik ten Hag sakamakon rashin nuna bajinta da kungiyar ta yi a kakar wasa ta bana, in ji kungiyar ta…
Nazarin Taron BRICS daga hangen Nijar: Mahimmin Lamari
A ranar 23 ga watan Oktoba, an fitar da sanarwar karshe daga taron BRICS da aka gudanar a Kazan. Duk da haka, wannan ba ta gamsar da burin Kremlin ba.…
Tsohon firaministan Nijar Hama Amadou ya rasu
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Hama Amadou kenan lokacin da yake kakakin majalisa a 2013 24 Oktoba 2024, 08:38 GMT Wanda aka sabunta Sa’o’i 4 da suka wuce Tsohon…
Majalisar Wakilan Najeriya Za Ta Yi Bincike Kan Matsalar Katsewar Wutar Lantarki
Washington — Majalisar Wakilain Najeriya ta umarci kwamitinta kan harkokin wutar lantarki da ya binciki yawan matsalar katsewar tushen wutar lantarki na kasa sannan ya gabatar da rahoto cikin makonni…