Tinubu Ya Ba Da Umarnin A Saki Yaran Da Aka Kama A Lokacin Zanga-zangar Tsadar Rayuwa
Washington D.C. — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci Babar Antoni Janar ta kasar da ta yi duk mai yiwuwa domin tabbatar da sakin yaran da ‘yan sanda suka tsare…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya 03/11/2024
Babbar ɓaraka ta kunno kai a tafiyar siyasar Kwankwasiyya ta jam’iyyar NNPP, yayin da ‘yan majalisar tarayya biyu a jihar suka sanar da ficewa daga tafiyar. Mataimakin shugaban marasa rinjaye…
Murya, Amsoshin Takardunku 03/11/2024, Tsawon lokaci 12,47
Murya, Amsoshin Takardunku 03/11/2024, Tsawon lokaci 12,47
Yaƙi a Turai da haɗin gwiwar duniya game da yaƙin Rasha da Ukraine: Shin Koriya Ta Kudu za ta taimaka wa Ukraine yayin da Rasha ke samun goyon bayan Koriya Ta Arewa?
Nijar tana lura da haɗin gwiwar duniya da ke tattare da yaƙin Rasha da Ukraine. A cikin wannan yanayi, Ukraine tana ƙara haɗin kai da Koriya Ta Kudu don tunkarar…
Donald Trump Da Kamala Harris Na Bukatar Kara Zage Damze Domin Samun Nasara A Jihar Georgia A Zaben 2024
WASHINGTON DC — Jihar Georgia ta rika nuna alamun sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a farko farkon yakin neman zaben shugabancin Amurka a shekarar 2024, lokacin da shugaba…
Nigeria Ta Samo Tallafin N2.8bn Daga Google Domin Bunkasa Tattalin Arzikinta
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana aniyarta ta yin amfani da fasahar kirkirarriyar basira wajen bunkasa tattalin arzikin kasar. Ministan Harkokin Sadarwa da Kirkire-Kirkire da Tattalin Arzikin Zamani,…
Manchester United Ta Nada Ruben Amorim A Matsayin Sabon Kocinta
Washington, DC — Tsohon dan wasan United Ruud van Nistelrooy, wanda ya karbi ragamar aiki na wucin gadi bayan an kori Erik Ten Hag a ranar Litinin, zai ci gaba…
Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya. 31/10/2024
Asalin hoton, Getty Images Bayanai na cewa ana can cikin damuwa, dangane da batun wasu manoma 21 da ‘yan bindiga suka sace a garin Bena na yankin ƙaramar hukumar Danko-Wasagu…
Gwamnatin Najeriya Ta Baiwa Masu Boye Dalar Amurka Wa’adin Watanni 9
ABUJA, NIGERIA — Gwamnatin Najeriya ta bada wa’adin watanni 9 ga mutanen dake boye daloli ba a cikin tsarin banki ba. A jawabinsa ga manema labarai a jiya Alhamis bayan…
Me ya sa gwamnatin sojin Nijar ta tilasta wa masu yi wa ƙasa hidima yin horon soji?
Asalin hoton, FB/PRESIDENCE DE LAPERUBLIQUE DU NIGER 29 Oktoba 2024 Gwamnatin mulkin sojin jamhuriyar Nijar, ƙarƙashin jagoranci Abdourrahmane Tchiani ta yi garambawul ga dokar tsarin aikin yi wa ƙasa hidima.…