Macron Ya Marabci Ziyarar Aikin Da Tinubu Ke Yi A Faransa
washington dc — A yau Alhamis, shugaban Najeriya Bola Tinubu ya fara gudanar da ziyarar kwanaki 2 a kasar Faransa, inda dukkanin kasashen 2 ke neman karin alakar tattalin arziki…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Sami labaran tattalin arziki na ƙarshe daga Nijar da Afirka. Bincika rahotanni, nazari, da canje-canje a harkokin kasuwanci, kamfanoni, da kasuwannin kudi a yankin
washington dc — A yau Alhamis, shugaban Najeriya Bola Tinubu ya fara gudanar da ziyarar kwanaki 2 a kasar Faransa, inda dukkanin kasashen 2 ke neman karin alakar tattalin arziki…
AGADEZ, NIGER — Muhinman batutuwa aka tattauna tsakanin tawagar manyan jami’an gwamnatin na kasar Jamus karkashin jagorancin jakadan kasar a Nijar Dr. Schnakenberg Olivier da kuma mahukuntan jihar Agadas a…
washington dc — A yau Laraba Fadar Shugaban Kasa ta sanar da tafiyar Shugaban Kasa Bola Tinubu ziyarar aiki a kasar Faransa. Ziyarar za ta kasance mutuntawa ga gayyatar da…
Washington, DC — Muhawarar ciwo sabon bashi da Majalisar Dattawa ta amince da shi dai na kara kamari ne a daidai lokacin da ‘yan Najeriya ke ci gaba da kokawa…
Abuja, Nigeria — Shugaba Tinubu ya gabatar da bukatar ciwo bashin Naira Triliyan daya da biliyan saba’in da bakwai, wanda zai kawo jimlar bashi da ke kan Najeriya zuwa Naira…
ABUJA, NIGERIA — A yayin da duniya ke karkata ga tsarin tsaftattaccen makamashi sakamakon kiraye-kirayen kwararru a fannin, gwamnatin tarayyar Najeriya ta hannun ma’aikatar Albarkatun Man Fetur tare da hadin…
Abuja, Nigeria — Masana tattalin arziki sun ce hanyoyi biyu mafiya inganci wajen tura kudi a harkar cinikayyar kasa da kasa su ne ta takardun tabbaci na LC da TCC…
Washington, DC — Najeriya ta kammala wani taro na kwanaki uku domin bikin makon ma’adinai na kasa. Mahukunta a yammacin Afirka na neman fadada zuba jari a masana’antar hakar ma’adinai…
Washington DC — “Raguwar darajar kudin Yuan yana nuna mummunan tsammanin duniya game da dangantakar China da Amurka, bayan nasarar da Donald Trump ya samu a baya-bayan nan, da kuma…
Washington DC — Baki daya ana daukar kudancin duniya a matsayin kasashe masu tasowa, ciki har da Rasha da kuma China. Shugaban kasar Brazil Luiz Inacio Lula da Silva, mai…