Taron G-20 Na Tattaunawa Kan Yake-Yake Da Sauyin Yanayi Da Dawowar Trump
Washington dc — Shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula Da Silva, zai yi amfani da damarsa ta mai masaukin baki ya tallata batutuwan dake ransa, da suka kunshi yaki da…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
Sami labaran tattalin arziki na ƙarshe daga Nijar da Afirka. Bincika rahotanni, nazari, da canje-canje a harkokin kasuwanci, kamfanoni, da kasuwannin kudi a yankin
Washington dc — Shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula Da Silva, zai yi amfani da damarsa ta mai masaukin baki ya tallata batutuwan dake ransa, da suka kunshi yaki da…
washington dc — Karuwar haraji da kudaden shiga daga cinikin danyen man fetur da gwamnatin tarayyar Najeriya ta samu sun bunkasa abinda ke shiga lalitarta da kaso 76 cikin 100,…
washington dc — Najeriya da kasar Indiya sun jaddada aniyar gina kwakkwarar alaka, inda suka sha alwashin karfafa dangantaka a muhimman fannoni irinsu bunkasa tattalin arziki da tsaro da kiwon…
washington dc — A yau Lahadi Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai bar Abuja zuwa birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil, domin halartar karo na 19 na taron kolin shugabannin…
A lokacin yakin neman zaben shi, Donald Trump ya yi alkawarin aiwatar da manyan abubuwa da suka hada da tsaron kan iyaka da karfafa tattalin arziki. Alkawuran na sa dai…
Abuja, Nigeria — Minista Adebayo Adelabu ya ce gwamnatin tarayya ta dukufa wajen ganin an kawo sauyi a fanin samar da wutar lantarki da zai haifar da habbaka tattalin arziki…
Abuja, Nigeria — Kungiyar ta koka bisa yadda kudin gudanarwar kamfanonin kasar ya karu da kaso 357.57, sai kuma koma-baya na kaso 1.66 a cinikin kayan da suke sarrafawa. Kungiyar…
Kaduna, Nigeria — Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali akan maganar sabuwar dokar haraji ta shugaban kasa Tunibu da kuma matsalar tsaro da tattalin arziki a Najeriya. Saurari…
Minna, Nigeria — Tun a lokacin tsohuwar gwamnatin Shugaba Buhari ne dai aka rufe wannan boda sakamakon matakin da gwamnatin Buharin ta dauka na rufe iyakokin kasar ta kasa a…
WASHINGTON, D. C. — Bayan fashewar madatsar ruwan da aka samu a watan Satumbar da ya gabata, da ambaliyar da ta mamaye babban birnin jihar, Maiduguri da gonakin da ke…