Ra’ayoyin Wasu ‘Yan Ghana Kan Zaben Amurka Da Tasirinsa
ACCRA, GHANA — Sakamakon wannan zaben, kasancewar Amurka babbar abokiyar kawance ce ga Ghana ta fannoni daban-daban da suka hada da kasuwanci, zuba hannun jari, da tsaro zai yi tasiri…
Kasance da haɗin kai da sabbin labarai kai tsaye: tattalin arzikin Nijar, bukukuwan gargajiya, wasanni, siyasa, da sauran su. Tushen labaran ku game da duk abin da ya shafi Nijar.”
ACCRA, GHANA — Sakamakon wannan zaben, kasancewar Amurka babbar abokiyar kawance ce ga Ghana ta fannoni daban-daban da suka hada da kasuwanci, zuba hannun jari, da tsaro zai yi tasiri…
Washington D.C. — Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci Babar Antoni Janar ta kasar da ta yi duk mai yiwuwa domin tabbatar da sakin yaran da ‘yan sanda suka tsare…
Babbar ɓaraka ta kunno kai a tafiyar siyasar Kwankwasiyya ta jam’iyyar NNPP, yayin da ‘yan majalisar tarayya biyu a jihar suka sanar da ficewa daga tafiyar. Mataimakin shugaban marasa rinjaye…
Murya, Amsoshin Takardunku 03/11/2024, Tsawon lokaci 12,47
Nijar tana lura da haɗin gwiwar duniya da ke tattare da yaƙin Rasha da Ukraine. A cikin wannan yanayi, Ukraine tana ƙara haɗin kai da Koriya Ta Kudu don tunkarar…
WASHINGTON DC — Jihar Georgia ta rika nuna alamun sake zaben tsohon shugaban Amurka Donald Trump a farko farkon yakin neman zaben shugabancin Amurka a shekarar 2024, lokacin da shugaba…
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana aniyarta ta yin amfani da fasahar kirkirarriyar basira wajen bunkasa tattalin arzikin kasar. Ministan Harkokin Sadarwa da Kirkire-Kirkire da Tattalin Arzikin Zamani,…
Washington, DC — Tsohon dan wasan United Ruud van Nistelrooy, wanda ya karbi ragamar aiki na wucin gadi bayan an kori Erik Ten Hag a ranar Litinin, zai ci gaba…
Asalin hoton, Getty Images Bayanai na cewa ana can cikin damuwa, dangane da batun wasu manoma 21 da ‘yan bindiga suka sace a garin Bena na yankin ƙaramar hukumar Danko-Wasagu…
ABUJA, NIGERIA — Gwamnatin Najeriya ta bada wa’adin watanni 9 ga mutanen dake boye daloli ba a cikin tsarin banki ba. A jawabinsa ga manema labarai a jiya Alhamis bayan…