Tinubu Ya Sallami Ministoci 5, Ya Nada Sabbi 7
washington dc — Ya kuma sauyawa 10 wurin aiki sannan ya mika sunayen sabbin ministoci 7 din da zai nada ga Majalisar Dattawa domin tantancewa da tabbatarwa. Shugaban kasar ya…
Komawar Shugaba Paul Biya Kamaru Bayan Bacewa Daga Idon Jama’a
Washington DC — Jita-jita game da mutuwar shugaban kasar Paul Biya mai shekaru 91 da haifuwa, ta kaure bayan ya bace a idon jama’a sama da wata guda bayan wata…
Canjin Naira Zuwa CFA Na Gurgunta Jarinmu
Abuja, Najeriya — Wasu ‘yan kasuwar jamhuriyar Nijar a Najeriya na kokawa da yadda tsadar canja Naira zuwa CFA ke gurgunta harkokin kasuwancinsu. A yanzu haka dai CFA daya a…
Amurka Na Ci gaba Da Kokarin Ganin An Kawo Karshen Yakin Da Ake Yi A Gaza, Lebanon
WASHINGTON DC — Wakilin Amurka na musamman Amos Hochstein ya isa birnin Beruit a ranar Litinin don tattaunawa da nufin samar da mafita kan rikicin da ke kan iyakar Isira’ila…
KAI TSAYE, Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya 21/10/2024
KAI TSAYE, Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya 21/10/2024
Shugaba Nicolas Maduro Na Venezuela Ya Nada Alex Saab A Majalisar Ministocin Shi
WASHINGTON DC — A ranar Juma’a shugaba Nicolas Maduro na Venezuela ya nada wani na hannun daman shi cikin majalisar zartaswa, wanda shugaban Amurka Joe Biden yayiwa afuwa a bara,…
Kamfanin China Zai Sayi Aikin Hakar Gwal Na Newmont Mallakar Amurka
Washington D.C. — Kamfanin hakar ma’adinai na Zijin na kasar China ya shirya tsaf don sayen aikin hakar gwal a mahakar ma’adinai na Akyem da ke Ghana daga kamfanin Newmont…
Rikici Da Sauyin Yanayi Na Kara Yawan Yunwa A Afirka
Washington DC — Yayin da manoman duniya ke noman abinci yadda ya kamata don ciyar da kusan mutane biliyan takwas da ke zaune a doron kasa, Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin…
Trump, Harris Sun Kara Kaimi Wajen Caccakar Juna
Washington D.C. — ‘Yar takarar shugabancin kasa karkashin jam’iyyar Democrat, Kamala Harris, ta yi gargadin cewa Donald Trump na jam’iyyar Republican zai nemi “kirkirar dokar” da za ta haifar da…
Gwamnati Ta Baiwa ‘Yan Najeriya Tabbacin Cewa Al’amura Zasu Yi Kyau A Karshe
washington dc — Gwamnatin tarayyar Najeriya ta baiwa ‘yan Najeriya tabbacin cewa bayan wuya dadi na zuwa yayin da take bijiro da manufofi da nufin sake farfado da tattalin arzikin…